Labarun Duniya
Labarun Duniya
Daga Garba Bello
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari
Jam’iyyar Adawa ta PDP ta yaba wa shugaban kasa, Muhammadu Buhari, bisa gagarumin nasarar da ya samu wajen kakkabe ‘yan Boko Haram daga Arewa maso gabas, musamman daga mabuyarsu na dajin Sambisa. Bayanin… Continue reading →
By Abubakar Hassan
Hakumar tsaro ta “Civil Defence” reshen Jihar Neja ta gano wani kamfanin sarrafa takin zamani na jabu da ke sayar ma manoman jihar da takin.
Kamfanin dai wani gini ne da ke bayan garejin Abdulsalam Abubakar,… Continue reading →
Abin al’ajabi ya auku a kauyen Kadna da ke cikin karamar hukumar Chanchaga da ke jihar Neja inda wata matacciyar itaciya ta tashi tsaye gadagau.
Samun labarin itaciyar wacce ta yi shekaru a mace kuma a kwance ya jawo firgita… Continue reading →
Gwamnan jihar Osun, Ruaf Aregbesola
Gwamnan jihar Osun, Ruaf Aregbesola ya danganta Kasawar gwamnatinsa wajen biyan albashin ma’aikatan jihar a kan lokaci kan ragin kason da hukumar tsarawa da raba kudaden gwamnati ke aike wa jiharsa.
Gwamnan ya bayyana haka… Continue reading →
Wani matashi dan shekara 30 da haihuwa a duniya wanda ke sana’ar kabu-kabu mai suna Garba Adulrahman ya shiga hannun hukuma, watau ‘yan sanda; ana tuhumarsa da laifin yiwa wata yariya ‘yar shekara biyu da haihuwa fyande a wata unguwa… Continue reading →
Olusegun Obasanjo
“Da misalin sha biyun rana ne na sauka Sakwato, a daidai wannan lokacin, sauran ‘yan uwa na, sun riga sun bar harabar taron. Abin takaici ne a ce ‘yan jarida basu iya riwaito ban hakuri da na bayar… Continue reading →
Muhammadu Buhari
“A yau mata masu ciki suna samun kyakkyawan kulawa ta hanyar samun kulawa kyauta, mun gano cewa baiwa mata ikon a dama da su a fagen siyasa inda suke cin moriyar kashi 35 yasa an gano muhimmancin su… Continue reading →
“Da misalin sha biyun rana ne na sauka Sakwato, a daidai wannan lokacin, sauran ‘yan uwa na, sun riga sun bar harabar taron. Abin takaici ne a ce ‘yan jarida basu iya riwaito ban hakuri da na bayar ba a… Continue reading →
“A yau mata masu ciki suna samun kyakkyawan kulawa ta hanyar samun kulawa kyauta, mun gano cewa baiwa mata ikon a dama da su a fagen siyasa inda suke cin moriyar kashi 35 yasa an gano muhimmancin su da irin… Continue reading →
Gallery
- Secretary to the Government of Niger State (SSG), Ahmed Ibrahim Matane, shortly after revalidating his membership of the All Progressives Congress (APC) at Mashegu Ward, Matane Unit, Mashegu Local Government Area of the state.
- Governor Abubakar Sani Bello after a closed-door meeting with the Minister of Agriculture and Rural Development, Alhaji Muhammad Sabo Nanono in Abuja. The meeting was centred on empowering farmers, and the need to develop the sector by supporting farmers in order to improve productivity.
- Niger Governor congratulates 1st female Nigerlite to attain the rank of Police Commissioner
- Chairman, All Progressives Congress (APC) National Committee for Registration and Revalidation Exercise, Governor Abubakar Sani Bello resolves party’s registration impasse that has engulfed Delta State.
- Governor Abubakar Sani Bello of Niger State and Chairman North Central Governors’ Forum flagged-off the All Progressives Congress (APC) Registration and Revalidation Exercise for North Central Zone of the Country. Governor Bello, who is also the Chairman of the National Registration and Revalidation Committee (NRRC) of the Party, revalidated his membership of APC at the Alkali Mustapha Unit, Central Ward Kontagora, to signify the commencement of the exercise in the Zone.
RECENT POST
- Governor Bello inaugurates joint revenue committee to boost IGR
- Armed Bandits kidnap50 passengers along Tegina- Zungeru road
- Suspension of LG boss: Justice Halima I. Abdulmalik Judicial Commission of Inquiry commences sitting in Minna
- ‘Emir of Kagara deserves to be immortalized’
- Emir of Kagara’s demise: Gov Bello condoles Etsu Nupe and Chairman Niger State Council of Traditional Rulers, Kagara Emirate
TAURARUWA
-
Tanko Bojoh ya zama Sardaunan Wakilin Minna
10 Dec 2019
Daga Awwal Umar Kwantagora Tsohon shugaban karamar hukumar mulki ta Rafi da
-
Allah Ya albarkaci Jihar Neja da Ma’adinai daban-daban- in ji Nask
1 Dec 2019
Kwamred Musa Adamu Nasko. Daga Awwal Umar Kwantagora Shugaban kungiyar masu
-
Za mu fafata a zaben kananan hukumomi mai zuwa- in ji sakataren gudanarwa
28 Nov 2019
Sakataren kula da tafiyar da jam’iyyar PDP a yankin Neja ta arewa,