Daga Muhammad Awwal Umar
Shugaban qungiyar masu sana’ar niqa da surhe ta jihar Neja, Alhaji Muhammadu Jibo Kuta
An bayyana sana’ar niqa da surhe a matsayin sana’ar da ta samo asali a rayuwar dan- Adam. Shugaban qungiyar masu sana’ar niqa… Continue reading
Daga Muhammad Awwal Umar
Shugaban qungiyar masu surhe da niqa ta qasa reshen jihar Neja, Alhaji Muhammadu Jibo Kuta
An yi kira ga gwamnatin Jihar Neja da ta hada hannu da masu sana’ar surhe da niqa domin cike gurabun ayyuka… Continue reading
Daga Muhammad Awwal Umar
Kwamishina a ma’aikatar yada labaru da yawon bude ido, Mista Jonathan Tsado Vatsa
Gwamnatin Jihar Neja ta nuna rashin amincewarta kan yadda wasu dillalan abinci ke wawushe kayan abinci sun a boyewa, wanda a cewarta wannan… Continue reading
Daga Muhammad Awwal Umar
Babban darakta mai kula da Makarantar El-Amin Internation School, Dokta Muhammed Babangida
An bayyana cewar baiwa matasa ilimin zamani da na addini shi ne zai a za su a turba madaidaiciya ta rayuwa, wanda hakan bai… Continue reading
Daga Muhammad Awwal Umar
Sanata mai wakiltan Neja ta Tsakiya, Sanata David Umaru
An bayyana maganganun sanata mai wakiltan Neja ta Tsakiya, Sanata David Umaru a matsayin maganganu masu buqatar raba kawunan jama’a. A wata takarda da qungiyar dattijan… Continue reading
Daga Garba Bello
Gwamnan jihar Neja, Alhaji Abubakar Sani Bello
Gwamnan jihar Neja, Alhaji Abubakar Sani Bello, ya jinjina wa hukumar kula da jin dadin Alhazai da kuma tawagar Amirul-Hajji ta jiha, saboda kwazon da suka nuna wajen gudanar da… Continue reading
Daga Mohammed Mohammed
Gwamnan jihar Neja, Alhaji Abubakar Sani Bello
Kungiyar shugabanin kananan hukumomi ta kasa (ALGON), reshen jihar Neja, ta jinjina wa Gwamnan jihar Neja, Alhaji Abubakar Sani Bello, bisa ga tallafin da ya baiwa wasu kananan hukumomin mulki… Continue reading
Daga Abubakar Hassan
Gwamnan jihar Neja, Alhaji Abubakar Sani Bello, ya bukaci sarakuna da su kasance masu sa ido a kan dukkan abubuwan da ke gudana a yankunansu domin tabbatar da wanzuwar zaman lafiya da kuma ganin cewa ba a… Continue reading
Gwamnati jihar Neja, ta kafa kwamiti mai mambobi 14 domin su tabbatar da wanzuwar zaman lafiya a jihar Neja .
Darakta janar na ma’aikatar kula da ala’muran da suka shafi addini, Dokta Umar Farooq Abdullahi ne zai jagoranci kwamitin.
Wasu… Continue reading
Daga Mohammed Mohammed
Gwamnatin jihar Neja ta sha alwashin magance tsaikon da ake samu wajen biyan albashin ma’aikatan jiha.
Wannan matakin da gwamnati ta dauka, ya tilasta wa gwamnati rungumo bashi na sama da naira biliyan biyu a bankin Zenith… Continue reading